
A ci gaba da gasar cin kofin Aftika na AFCON, Najeriya ta ci Kasar Tunisia kwallaye 3-2
Najeriya ta sakawa Tunisia kwallaye 3 ta hannun Ndidi, Osimhen da Lookman.
Saidai ana daf da tashi, Tunisia ta farke kwallaye 2 inda a haka aka tashi wasan.
Hakan yasa Najeriya ta tsallake zuwa mataki na gaba.