Thursday, March 5
Shadow

Najeriya ta ci Tunisia 3-2

A ci gaba da gasar cin kofin Aftika na AFCON, Najeriya ta ci Kasar Tunisia kwallaye 3-2

Najeriya ta sakawa Tunisia kwallaye 3 ta hannun Ndidi, Osimhen da Lookman.

Saidai ana daf da tashi, Tunisia ta farke kwallaye 2 inda a haka aka tashi wasan.

Hakan yasa Najeriya ta tsallake zuwa mataki na gaba.

Karanta Wannan  Matatar man fetur ta Dangote tasa matatun man kasashen Turai dole suna kullewa saboda kasashen Afrika sun daina sayen man su, na Dangote suke saye

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *