Friday, May 15
Shadow

Najeriya ta ci Tunisia 3-2

A ci gaba da gasar cin kofin Aftika na AFCON, Najeriya ta ci Kasar Tunisia kwallaye 3-2

Najeriya ta sakawa Tunisia kwallaye 3 ta hannun Ndidi, Osimhen da Lookman.

Saidai ana daf da tashi, Tunisia ta farke kwallaye 2 inda a haka aka tashi wasan.

Hakan yasa Najeriya ta tsallake zuwa mataki na gaba.

Karanta Wannan  Ji yanda magidanci ya fashe da kuka a Asibiti bayan da matarsa ta haifi 'yan Shida rigis a lokaci guda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *