Saturday, June 27
Shadow

Najeriya ta ci Tunisia 3-2

A ci gaba da gasar cin kofin Aftika na AFCON, Najeriya ta ci Kasar Tunisia kwallaye 3-2

Najeriya ta sakawa Tunisia kwallaye 3 ta hannun Ndidi, Osimhen da Lookman.

Saidai ana daf da tashi, Tunisia ta farke kwallaye 2 inda a haka aka tashi wasan.

Hakan yasa Najeriya ta tsallake zuwa mataki na gaba.

Karanta Wannan  Na bar Gidanmu ina da kananan Shekaru sosai kuma banda Ko Sisi amma yanzu Allah ya min daukaka da Arziki>>Inji Rahama Sadau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *