Friday, December 26
Shadow

Najeriya ta kori ‘yan kasashen China ,Philippines, Tunisia, Malaysia, Pakistan, Kyrgyzstan, da Timor-Leste su 51 zuwa kasashensu saboda aikata Laifuka

Hukumomi a Najeriya sun kori ‘yan kasashen waje 51 zuwa kasashen su saboda aikata laifuka da suka hada da zamba ta yanar gizo.

‘Yan kasashen da aka kora sun hada da China ,Philippines, Tunisia, Malaysia, Pakistan, Kyrgyzstan, da Timor-Leste.

Karanta Wannan  An sallami gwamna Dikko Raɗa daga asibiti

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *