Wednesday, March 18
Shadow

Najeriya ta kori ‘yan kasashen China ,Philippines, Tunisia, Malaysia, Pakistan, Kyrgyzstan, da Timor-Leste su 51 zuwa kasashensu saboda aikata Laifuka

Hukumomi a Najeriya sun kori ‘yan kasashen waje 51 zuwa kasashen su saboda aikata laifuka da suka hada da zamba ta yanar gizo.

‘Yan kasashen da aka kora sun hada da China ,Philippines, Tunisia, Malaysia, Pakistan, Kyrgyzstan, da Timor-Leste.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Shugaba Tinubu ya je gaishe da matar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, watau A'isha a Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *