Friday, July 17
Shadow

Babban Sojan Najeriya Lt. Col. Aliyu Saidu Paiko da wasu sojoji 5 dake tare dashi sun rigamu gidan gaskiya a fagen daga a jihar Borno

Sojan Najeriya, Lt. Col. Aliyu Saidu Paiko da wasu sojoji 5 sun rigamu gidan gaskiya a jihar Borno a yayin da aka kai musu Harin Kwantan Bauna.

Lamarin ya farune ranar 17 ga watan October 2025 inda kuma aka kashe CJTF 3.

Karanta Wannan  Ta bayyana a fili cewa, Gwamnatin Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ne ta dauki nauyin Fulanin da suka takura ma yankinmu a Mulkinsa>>Inji Kungiyar Kare muradun Inyamurai ta Ohanaeze Indigbo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *