Thursday, February 26
Shadow

Najeriya ta zo ta biyu a yawan mutane matalauta a Duniya

Tsohon shugaban Hukumar kididdiga ta kasa, NBS, Yemi Kale ya bayyana cewa, Najeriya ce ta biyu bayan India da ta fi kowace lasa yawan matalauta.

Yace akwai matalauta Miliyan 89 a Najeriya wanda hakan yana nufin kaso 40 na ‘yan Najeriya matalauta ne.

Ya bayyana hakane a cikin sakoshi na ranar ‘yanci.

Yace babban abinda ke kawo Talauci shine yanda gwamnati bata yin tsare-tsare masu kyau.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Sanata Abdul Ningi ya zama sanata daya Tilo da yace bai yadda a baiwa Gwamnatin Tinubu damar ciwo bashin Dala Biliyan $21 saboda akwai rufa-rufa a lamarin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *