Thursday, February 26
Shadow

Ni a wajena bana goyon bayan janye ‘yansanda daga baiwa manyan mutane a kasarnan Kariya>>Inji Sanata Aliyu Wamako

Sanata Aliyu Wamako ya bayyana cewa, baya goyon bayan janye jami’an ‘yansanda daga baiwa manyan mutane kariya.

Ya bayyana hakane a zaman zauren majaliaar Dattijai.

Sanata Wamako yace dalili kuwa shine masu garkuwa da mutane hankalinsu zai koma kan manyan mutanen su fara sacesu.

Ya bayyana cewa ya kamata a tashi tsaye a yaki masu sata da kashe mutanen ne ba a rika binsu da lalama ba.

Karanta Wannan  Rundunar Hisbah ta jihar Bauchi ta kai Samame tare da kulle wani gidan Gala da ke Kangere tare da Lika sammaci ga mai gidan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *