Thursday, September 10
Shadow

An ɗaura Aure daga kai goron tanbaya a unguwar Ibrahim Baƙo dake cikin garin Bauchi

A ranar talata aka ɗaura Auren Faruk Abubakar da Amaryarsa Fa’iza, bayan da Magabatan Faruk suka je neman izinin ɗansu zai fara nemar ‘yarsu nan take mahaifin yarinyar ya tara mutane aka ɗaura Aure.

Daga Humaid Alhaji Lawal

Karanta Wannan  Kuma Dai: Kalli Bidiyon yanda Mutumin nan na Kano da ya kashe Naira Biliyan 1.5 wajan yiwa 'ya'yans Birthday ke shan soyayya shi da matarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *