Wednesday, March 18
Shadow

Rubabun ‘yan siyasa ba zasu ga kokarin Tinubu ba>>Inji Wike

Ministan babban birnin tarayya, Abuja Nyesom Wike ya bayyana cewa rubabbun ‘yan siyasa ba zasu ga kokarin da Tinubu yake ba.

Ya bayyana hakane yayin kaddamar da wani aiki titin Ushafa-Bwari a Abuja.

Yace akwai wani da tun shekarar 1999 ya kasa zama a guri guda ya canja jam’iyyu sun kai 10.

Karanta Wannan  Bidiyon yanda wani mutum me suna Yunusa Ahmadu Yusuf, ya rigamu gidan gaskiya bayan shiga dakin otal da wata me suna Ruth a Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *