Friday, December 26
Shadow

Rubabun ‘yan siyasa ba zasu ga kokarin Tinubu ba>>Inji Wike

Ministan babban birnin tarayya, Abuja Nyesom Wike ya bayyana cewa rubabbun ‘yan siyasa ba zasu ga kokarin da Tinubu yake ba.

Ya bayyana hakane yayin kaddamar da wani aiki titin Ushafa-Bwari a Abuja.

Yace akwai wani da tun shekarar 1999 ya kasa zama a guri guda ya canja jam’iyyu sun kai 10.

Karanta Wannan  SO GAMON JINI : Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya cika shekaru 20 da aurensa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *