Tuesday, May 19
Shadow

Rubabun ‘yan siyasa ba zasu ga kokarin Tinubu ba>>Inji Wike

Ministan babban birnin tarayya, Abuja Nyesom Wike ya bayyana cewa rubabbun ‘yan siyasa ba zasu ga kokarin da Tinubu yake ba.

Ya bayyana hakane yayin kaddamar da wani aiki titin Ushafa-Bwari a Abuja.

Yace akwai wani da tun shekarar 1999 ya kasa zama a guri guda ya canja jam’iyyu sun kai 10.

Karanta Wannan  Tauraruwar Fina-finan Hausa,Asma Wakili ta ajiye mukamin da Gwamnan Kano,Abba Gida-Gida ya bata ta fice daga jam'iyyar NNPP zuwa APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *