Wednesday, April 29
Shadow

Rubabun ‘yan siyasa ba zasu ga kokarin Tinubu ba>>Inji Wike

Ministan babban birnin tarayya, Abuja Nyesom Wike ya bayyana cewa rubabbun ‘yan siyasa ba zasu ga kokarin da Tinubu yake ba.

Ya bayyana hakane yayin kaddamar da wani aiki titin Ushafa-Bwari a Abuja.

Yace akwai wani da tun shekarar 1999 ya kasa zama a guri guda ya canja jam’iyyu sun kai 10.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon badala da yasa Gwamnatin Kano ta Haramta Kauyawa Day

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *