Friday, December 26
Shadow

Sai da Buhari yayiwa kasarnan Rugurugu, Kiris ya rage ta talauce sannan ya mika min>>Inji Tinubu

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa ya karbi mulki Najeriya na daf da talaucewa.

Ya bayyana hakane a kasar Saint Lucia a yayin ganawa da ‘yan Najeriya mazauna kasar.

Shugaba Tinubu yace amma yanzu Najeriya ta dawo hayyacinta anata walwala.

Yace sun dauki matakan gyara sosai wanda suka dora kasar kan Turbar ci gaba.

Karanta Wannan  Hotuna YANZU-YANZU: Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Taho Da Yaran Jihar Kano Zuwa Gida Yanzu Haka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *