Saturday, December 13
Shadow

Shugaba Bola Tinubu ya umurci Ministan kuɗi, Wale Edun, da ya fito da abubuwan da za a kashe akan sabon mafi ƙarancin albashi cikin kwanaki biyu

Shugaba Bola Tinubu ya umurci Ministan kuɗi, Wale Edun, da ya fito da abubuwan da za a kashe akan sabon mafi ƙarancin albashi cikin kwanaki biyu.

Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a na ƙasa, Mohammed Idris, ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai na fadar shugaban ƙasa bayan wata ganawar da tawagar ta yi da shugaban ƙasar a Aso Rock Villa, a ranar Talata.

Karanta Wannan  DA ƊUMI-ƊUMI: Majalissar Dattawa a Nąjeriya ta bukaci gwamnatiɲ Bola Tinubu da ta gaggauta ɗaukar mataki kan tsadar rayuwa da kuma dakile hauhawar farashin kayan masarufi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *