Friday, January 16
Shadow

Shugaba Tinubu ya aika da wakilai kasar Ingila dan su gana da Sanata Ike Ekweremadu dake tsare a gidan yarin kasar

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aika da wakilai daga Najeriya zuwa kasar Ingila inda suka kaiwa Sanata Ike Ekweremadu dake tsare a gidan yari ziyara.

Wakilan da Shugaba Tinubu ya aika sune Yusuf Maitama Tuggar da Lateef Olasunkanmi Fagbemi da sauransu.

Jakadan Najeriya a Landan, Mohammed Maidugu ne ya karbi tawagar ta Gwamnati.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Malamin Addinin Islama, Bayerabe, Ahlussunah yace Bikin Eyo Festival na Al'adun Yarbawa da shugaba Tinubu ya halarta shirkane

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *