Friday, July 17
Shadow

Shugaba Tinubu ya aika da wakilai kasar Ingila dan su gana da Sanata Ike Ekweremadu dake tsare a gidan yarin kasar

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aika da wakilai daga Najeriya zuwa kasar Ingila inda suka kaiwa Sanata Ike Ekweremadu dake tsare a gidan yari ziyara.

Wakilan da Shugaba Tinubu ya aika sune Yusuf Maitama Tuggar da Lateef Olasunkanmi Fagbemi da sauransu.

Jakadan Najeriya a Landan, Mohammed Maidugu ne ya karbi tawagar ta Gwamnati.

Karanta Wannan  Buhari Munafiki ne kuma bai amfani Najeriya da komai ba sai tarin bashin da ya sauka ya bari>>Inji na kusa da Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *