Friday, December 19
Shadow

Sojojin Najeriya 11 da kasar Burkina Faso ta saki sun isa kasar Ghana

Rahotanni sun bayyana cewa, sojojin Najeriya guda 11 da kasar Burkina Faso ta saki tare da jirginsu C-130 sun isa kasar Ghana

Rahoton yace sun samu tarba me kyau a kasar wanda hakan ke kara tabbatar da kyakkyawar alakar dake tsakanin Najeriya da kasar Ghana.

Hakanan kuma a ranar Asabar ne zasu ci gaba da tafiyarsu zuwa kasar Portugal wadda dama can suka nufa suka makale a kasar Burkina Faso.

Karanta Wannan  Gaskiya Sheikh Maqari yayi, Haka ya kamata kowane malami ya kasance, Ya kamata ace ana sabunta Addinin Musulunci, yayi daidai da Zamani>>Inji Gfresh bayan da Sheikh Maqari ya fashi fatawar zai iya ci gaba da yin Bidiyo da matarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *