Tuesday, February 10
Shadow

Sojojin Najeriya 11 da kasar Burkina Faso ta saki sun isa kasar Ghana

Rahotanni sun bayyana cewa, sojojin Najeriya guda 11 da kasar Burkina Faso ta saki tare da jirginsu C-130 sun isa kasar Ghana

Rahoton yace sun samu tarba me kyau a kasar wanda hakan ke kara tabbatar da kyakkyawar alakar dake tsakanin Najeriya da kasar Ghana.

Hakanan kuma a ranar Asabar ne zasu ci gaba da tafiyarsu zuwa kasar Portugal wadda dama can suka nufa suka makale a kasar Burkina Faso.

Karanta Wannan  Akwai alkawarin cewa Obasanjo Atiku zai baiwa mulki idan ya kammala amma yaci Amanarsa>>InJi Dele Momodu, ji yanda lamarin ya faru

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *