Friday, July 17
Shadow

Tawagar ‘yan Kwallon Najeriya ta Super Eagles ne kadai basu je da masu goyon bayansu gasar cin kofin Africa ta AFCON ba a hukumance

Rahotanni sun bayyana cewa, Tawagar ‘yan kwallon Najeriya ne kadai basu je gasar cin kofin AFCON dake wakana yanzu haka ba a kasar Morocco da tawagar masu goyon bayansu ba a hukumance.

Rahotanni sun ce hukumomin kwallon kafar Najeriya sun ki zuwa da tawagar masu goyon bayan da aka saba zuwa dasu ne saboda wai babu kudi.

Karanta Wannan  Sojoji sun ce sun karÉ“e mulki a Guinea-Bissau kuma lamarin ya rutsa da tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan ya maqale acan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *