Friday, December 5
Shadow

Tsadar Rayuwa: Yadda Gwamnan Kogi Ke Shan Garin Kwaki ba Suga da Ƙuli-ƙuli Cikin Dare

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Gwamnan jihar Kogi Alhaji Ahmed Usman Ododo ya bayyana garin kwaki a matsayin abincin da ya riƙe shi a lokacin da ya ke makaranta, don haka ya bayyana cewa bai san lokacin da zai daina shan garin ba duk da cewa ya zama gwamna a yanzu.

Ododo ya bayyana haka ne cikin wani gajeren bidiyon da aka ɗaukeshi a lokacin da ya ke shan gari cikin dare, inda wanda ya dauki bidiyon ya yi barazanar yaɗawa amma gwamnan ya ce ko a jikinsa.

Gwamnan ya ce gari ya riga da ya bi jikinsa, don haka a duk lokacin da ya ke shan gari ya na tuna rayuwar da ya yi a makaranta ne a lokacin da ya ke karatu.

Karanta Wannan  Wata Sabuwa: Wasu daga cikin yaran da gwamnatin tarayya ta kama take zargi da yunkurin kifar da gwamnatin Tinubu sun bace an rasa inda suka shiga

“Gari ya riga da ya bi jikina, kuma zan ci gaba da sha domin shi ya riƙeni a lokacin da na ke makaranta”. In ji gwamnan.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *