Sunday, April 26
Shadow

Gwamna Zulum ya kai ziyara Garin Marte dake fama da hàrè-hàrèn masu ikirarin Jìhàdì

Gwamnan Zulum ya isa garin Marte garin da ‘yan ta’adan BH suka kai mummunan hari kwanan nan, inda Gwamnan zai kwana a can tare da tawagarshi.

Muna Addu’ar Allah ya kawo mana karshen wannan musifan da ta addabi yankinmu na Arewa dama kasarmu Najeriya.

Karanta Wannan  A bayyane yake Gwamnati kadai ba zata iya bayar da tsaro ba, sai mun tashi tsaye mun baiwa kan mu kariya>>Inji T.Y Danjuma

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *