Friday, January 9
Shadow

Wahalar rayuwa tasa yanzu matasan Najeriya na zuwa kasar Nijar neman aiki>>Jafar Jafar

Shahararren dan jarida, Jafar Jafar ya bayyana cewa a shekarun baya, matasa daga kasar Nijar na zuwa Najeriya dan yin aikin gadi da tura ruwa da sauransu.

Yace amma yanzu labari ya canja inda, musamman saboda faduwar darajar Naira, matasan Najeriya sai shiga kasar Nijar suke neman aikin yi.

Karanta Wannan  Me dokar Bacci:Kalli Bidiyon yanda dansandan Najeriya yawa karamar yarinya me shekaru 16 fyàdè a cikin ofishin 'yansandan, Bidiyon ya nunshi yana tsaka da aikata laifin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *