Thursday, May 22
Shadow

Wahalar rayuwa tasa yanzu matasan Najeriya na zuwa kasar Nijar neman aiki>>Jafar Jafar

Shahararren dan jarida, Jafar Jafar ya bayyana cewa a shekarun baya, matasa daga kasar Nijar na zuwa Najeriya dan yin aikin gadi da tura ruwa da sauransu.

Yace amma yanzu labari ya canja inda, musamman saboda faduwar darajar Naira, matasan Najeriya sai shiga kasar Nijar suke neman aikin yi.

Karanta Wannan  Sanata Ali Ndume yayi Allah wadai da kama Hamdiya Sidi saboda kokawa da ta yi da kisan da 'yan Bìndìgà suke yi a jihar Sokoto

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *