Thursday, February 5
Shadow

Wanda suka kai hari jihar Benue zasu dandana kudarsu>>Inji Sojojin Najeriya

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1,”square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Hukumar sojojin Najeriya tace zata bi sahun wadanda suka kai hari a jihar Benue suka kashe mutane akalla 100.

Rundunar sojin Najeriya me suna Operation WHIRL STROKE (OPWS) karkashin jagorancin Major General Moses Gara ta kai ziyara jihar ta Benue ranar Asabar, June 14, 2025.

Kakakin rundunar, Lieutenant Ahmad Zubairu Zubairu ya bayyana cewa sun kai ziyarar ne a kokarin mayar da martani da suke ga harin da ya faru.

A yayin ganawa da jama’ar garin, Major General Moses Gara ya bayyana cewa, harin yayi muni kuma zasu bi sahun wadanda suka kaishi dan ba za’a amince da hakan ba.

Karanta Wannan  Kamfanin Multichoice dake da tauraron dan adam na DSTV ya rage farashi daga dubu 20 zuwa dubu 10 bayan da ya tafka asarar kudade saboda mutane sun daina kallo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *