Tuesday, January 20
Shadow

Wannan inyamurin ya jawo hankalin ‘yan Uwansa Inyamurai dake zaune a Arewa su gaggauta komawa gida

Inyamuri da yayi ikirarin yana aiki a matsayin sojan kasar Amurka, ya jawo hankalin ‘yan uwansa inyamurai dake zaune a Arewa su koma gida.

Ya bayyana cewa akwai wani abu dake shirin faruwa a Arewacin Najeriya.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyosa da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda da yawa Inyamurai ‘yan uwansa suka goyi bayansa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon wani matashi daga jihar Katsina na fadin cewa, bai taba samun farin ciki irin na gwamnatin Tinubu ba, Yace da mata daya gareshi yanzu ya kara, hakanan kasuwarsa ta habaka kuma matsalar 'yan Bìndìgà ta gushe a karamar hukumarsa ta Jibia

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *