Monday, March 17
Shadow

Wata budurwa mai suna Hafiza Rufaisa daga Gombe ta zama zakara a gasar karatun kur’ani ta kasa da aka kammala a Kebbi. Ta Samu kyautar motar, kudi, da sauransu

Wata budurwa mai suna Hafiza Rufaisa daga Gombe ta zama zakara a gasar karatun kur’ani ta kasa da aka kammala a Kebbi. Ta Samu kyautar motar, kudi, da sauransu.

Wani fata zaku mata mabiya shafin Gombe.

Daga Muhammad Chigari kumo

Karanta Wannan  A karin Farko a Tarihi, Sunan Muhammad ya shiga cikin sunaye 10 na farko da aka fi sakawa Jarirai sabbin haihuwa a birnin New York City na kasar Amurka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *