Wednesday, January 14
Shadow

Wata Sabuwa: Daya daga cikin manyan malaman Arewa ya nemi auren matar tsohon shugaban kasa, Hajiya A’isha Buhari

Rahotanni sun bayyana cewa daya daga cikin manyan malaman Arewa ya nemi auren matar tsohon shugaban kasa, Hajiya A’isha Buhari.

Saidai tace masa bata so kuma ya kiyaye ta idan ba haka ba zata tona masa Asiri.

Daya daga cikin malam ne ya tona wannan asiri.

A baya dai, Hajiya A’isha Buhari tace bata da niyyar yin aure bayan rasuwar Mijinta, tace zata ci gaba da rayuwa tsakanin ‘ya’ya Da jikoki ne.

Karanta Wannan  'Yan darika Taron Yuyu ne, Duk Kano, babu Majalisin da ya kai na Gadon kaya cika, Dan haka Me Girma Gwamnan Kano kada ka yadda su ce maka bamu da yawa>>Inji Malam Kan neman da ake Gwamnatin Kano ta dauki mataki kan Malam Lawal Triumph

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *