Wednesday, April 8
Shadow

WATA SABUWA: Duk rawar kai da iyayin Kwankwaso ba zai gaji ƙuri’un Buhari miliyan 12 ba -inji Umahi

Duk rawar kai da iyayin Kwankwaso ba zai gaji ƙuri’un Buhari miliyan 12 ba -inji Umahi

Ministan Ayyuka, David Umahi, ya ce yunkurin Rabiu Kwankwaso na neman ya gaji kuri’un Buhari ba zai yiwu ba. Umahi ya karyata zargin cewa Tinubu ya watsar da yankin Arewa.

Ministan ya nemi Kwankwaso ya janye kalaman sa, yana jaddada cewa Tinubu na mulki da adalci kuma babu wariya.

Me zaku ce?

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Kirista 'yar Jihar Borno ta zargi cewa Tunda Gwamna Zulum ya hau Mulki, Addininsa na Musulunci kadai da musulmai kadai yake taimakawa ba ya taimakawa Kiristoci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *