Friday, December 5
Shadow

‘Yan Bindiga sun kai hari Anka sun yi Gàrkùwà da mata 9

Rahotanni sun bayyana cewa, ‘yan Bindiga a jihar Zamfara sun kai hari unguwar Galadanci a garin Anka kusa da fadar sarkin garin inda suka yi garkuwa da mutane 9 duka mata.

Rahoton yace kusan kullun sai an kai irin wannan harin garin.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Baana ya fito ya kira sunan matar Rarara, Aishatulhumaira ya bata hakuri bayan da ta kaishi ofishin DSS

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *