Wednesday, April 8
Shadow

‘Yan Bindiga sun kai hari Anka sun yi Gàrkùwà da mata 9

Rahotanni sun bayyana cewa, ‘yan Bindiga a jihar Zamfara sun kai hari unguwar Galadanci a garin Anka kusa da fadar sarkin garin inda suka yi garkuwa da mutane 9 duka mata.

Rahoton yace kusan kullun sai an kai irin wannan harin garin.

Karanta Wannan  Ya kamata a Fahimcemu, ba zamu iya yin magana akan dakatar da gwamnan jihar Rivers ba dan kada ace mun goyi bayan wani Bangare>>Inji Kungiyar Gwamnonin Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *