Tuesday, May 19
Shadow

‘Yan Bindiga sun kai hari Anka sun yi Gàrkùwà da mata 9

Rahotanni sun bayyana cewa, ‘yan Bindiga a jihar Zamfara sun kai hari unguwar Galadanci a garin Anka kusa da fadar sarkin garin inda suka yi garkuwa da mutane 9 duka mata.

Rahoton yace kusan kullun sai an kai irin wannan harin garin.

Karanta Wannan  Da Duminsa:Ji Sabbin Sharuda masu tsauri da kotu ta sakawa malam Nasiru Ahmad El-Rufai bayan bada belinsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *