Saturday, September 5
Shadow

Fastar yakin neman zaben Gwamnan jihar Gombe ta Sheikh Pantami ta bayyana

Fastar yakin neman zaben Gwamnan jihar Gombe ta Sheikh Isa Ali Pantami ta bayyana inda take ta yawo a kafafen sadarwa.

Da yawa sun mai fatan Alheri.

Karanta Wannan  Rade-Radin: Tsige Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Majalisar jihar ta yi martani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *