Wednesday, February 25
Shadow

YAN,U-YANZU: Gwamnan Kano Ya Buƙaci Mutumin Dake Shirin Tattaki Zuwa Wajensa Daga Jigawa Ya Koma Gida

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Gwamnan Kano Ya Buƙaci Mutumin Dake Shirin Tattaki Zuwa Wajensa Daga Jigawa Ya Koma Gida

Gwamnan Kano ya yi kira ga wani masoyinsa da ke shirin tattaki zuwa wajensa a ƙafa daga Jigawa, Lawan Habib da ya yi zamansa a cikin iyalinsa ba sai ya zo ba.

Gwamnan ta bakin mai magana da yawunsa, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya ce addu’ar masoyin nasa yake buƙata ba jefa rayuwarsa cikin haɗari ba.

Karanta Wannan  Komowa jam'iyyar APC ba zai sa a dakatar da binciken da ake maka ba>>Gwamnatin Tarayya ta gayawa 'yan siyasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *