Thursday, March 12
Shadow

YANZU – YANZU: Shugaba Tinubu ya roƙi kungiyar dattawan Arewa su ja kunnen Gwamnonin yankin dake zuwa su tare a Abuja bayan sun ci zabe

YANZU – YANZU: Shugaba Tinubu ya roƙi kungiyar dattawan Arewa su ja kunnen Gwamnonin yankin dake zuwa su tare a Abuja bayan sun ci zabe.

Majiyar mu ta a yau ta ruwaito Shugaban ya ce yana bakin ƙoƙarinsa a matakin tarayya amma ya kamata a sanya ido kan Gwamnoni su ma su riƙa yin abunda ya dace, su taimaki talakawa, “A lokacin zaɓe ana bin mutane lungu-lungu, gida-gida don neman ƙuri’unsu amma da zaran anci zabe sai kaga Gwamna ko dan siyasa ya tare a Abuja ya mance da talakawansa” inji Tinubu.

Me zaku ce?

Karanta Wannan  Shugaba Tinubu yace yana sane da halin matsin da 'yan Najeriya ke ciki inda ya bayyana matakan kawo sauki da zai dauka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *