Thursday, February 5
Shadow

Yayin da akewa shugaba Tinubu matsin lamba kan ya sauke karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, Ministan zai tafi kasar Egypt dan halartar taro kan tsaro

Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle zai tafi kasar Egypt dan halartar taro kan tsaro da ake gudanarwa.

Taron za’a yishi ne tsakanin ranar 1 zuwa 4 ga watan Disamba a birnin Cairo na kasar ta Egypt.

Taron yakan hada batun tsaro na Afrika da gabas ta tsakiya.

Hakan na zuwane bayan da kiraye-Kiraye suka yi yawa akan a sauke karamin Ministan bayan da babban Ministan, Muhammadu Abubakar Badaru ya sauka daga mukaminsa.

Karanta Wannan  Fadar Shugaban kasa ta aikawa Sowore sako a Asirce cewa ya goge maganar da yayi akan Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *