Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Da Sauran Kura, Yanda ‘yan Daba suke zuwa gaisuwar Habu Dan Damisa a Kaduna suna faduwa kasa suna zàgè-zàgè da kirari

An ga yanda ‘yan daba ke zuwa suna gaisuwar Habu Dan Damisa a Kaduna suna faduwa kasa suna kirari da zagezage.

Hakan yasa wasu fadin cewa, da alama har yanzu tsugune bata kare ba.

Karanta Wannan  Matar nan da ta zargi Ministan ayyuka, David Umahi da neman su yi soyayya duk da tana da aure kuma yaki biyanta kudin aikin da ta masa, ta wallafa hotunan manyan mutanen da ta yi aiki tare dasu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *