Friday, January 23
Shadow

Za’a yi zanga-zangar yunwa da rashin abinci a Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewa wasu ‘yan Najeriya sun shirya yin zanga-zangar yunwa da rashin abinci.

Zasu yi zanga-zangar ne ranar 12 ga watan Yuni.

Mutanen zasu yi hakanne a karkashin gamayyar kungiyoyi da yawa inda suka ce gwamnatin Tinubu ta kawo wahala a Najeriya.

Sun koka da cewa, da yawan ‘yan Najeriya basa iya cin abinci.

Karanta Wannan  Idan aka biya ma'aikata mafi karancin Albashin da suke nema na Naira N494,000 sauran mutanen Najeriya zasu shiga wahala>>Ministan Yada Labarai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *