Tuesday, January 21
Shadow

Za’a yi zanga-zangar yunwa da rashin abinci a Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewa wasu ‘yan Najeriya sun shirya yin zanga-zangar yunwa da rashin abinci.

Zasu yi zanga-zangar ne ranar 12 ga watan Yuni.

Mutanen zasu yi hakanne a karkashin gamayyar kungiyoyi da yawa inda suka ce gwamnatin Tinubu ta kawo wahala a Najeriya.

Sun koka da cewa, da yawan ‘yan Najeriya basa iya cin abinci.

Karanta Wannan  Bai kamata Tinubu ya soki Gwamnatin Buhari ba saboda cewa yayi zai dora daga inda Buhari ya tsaya>>Buba Galadima

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *