Wednesday, March 18
Shadow

2027 : Allah ya fada Mani cewa nine shugaban kasa mai zuwa>>Fasto Tunde

2027 : Allah ne ya fad@ Mani cewa nine shugaban kasa mai zuwa__Fasto Tunde

Daga Barista Nuraddeen Isma’eel

“Babban malamin addinin kirista a Nijeriya Fasto Tunde, ya shaidawa mabiyan shi a cikin coci cewa, Allah ya fada mashi kuma yaji da kyau! Akan cewa shine shugaban kasar Nijeriya mai zuwa a zaben kakan bana mai zuwa ta 2027 .

“Biyo bayan sanar da shi da Allah yayi, yasa baiyi kasa a gwiwaba na wurin zuge miliyan 100 a domin sayen fam din Takarar shugaban kasar Nijeriya.”

Karanta Wannan  Taron Bikin Da na yi, Yafi Taron Siyasar Hadakar 'yan Adawa ta ADC, inji Dauda Kahutu Rarara sannan yace ko shi ya tsaya takara sai ya kayar da Atiku

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *