Thursday, February 26
Shadow

2027 : Allah ya fada Mani cewa nine shugaban kasa mai zuwa>>Fasto Tunde

2027 : Allah ne ya fad@ Mani cewa nine shugaban kasa mai zuwa__Fasto Tunde

Daga Barista Nuraddeen Isma’eel

“Babban malamin addinin kirista a Nijeriya Fasto Tunde, ya shaidawa mabiyan shi a cikin coci cewa, Allah ya fada mashi kuma yaji da kyau! Akan cewa shine shugaban kasar Nijeriya mai zuwa a zaben kakan bana mai zuwa ta 2027 .

“Biyo bayan sanar da shi da Allah yayi, yasa baiyi kasa a gwiwaba na wurin zuge miliyan 100 a domin sayen fam din Takarar shugaban kasar Nijeriya.”

Karanta Wannan  A cikin mu,Sanatoci akwai 'yan kwàyà da masu taimakawa masu safarar kwàyà, idan kuma kun yi gaddama, muje kowa a mai gwajin kwàyà ko kuma mu rantse da Qur'ani bama harkar kwàyà>>Sanata Kawu Sumaila ya kalubalanci Abokan aikinsa Sanatoci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *