February 22, 2025 by Auwal Abubakar Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya kada kuri’arsa a zaben kananan hukumomin dake gudana a jiharsa ta Osun a yau Asabar. Karanta Wannan An samu Ci Gaba: Gwamnatin Najeria ta bayyana cewa za ta ƙaddamar da tauraron ɗan'adam guda huɗu da za su taimaka wajen lura da yanayin ƙasa da kuma yaƙi da matsalolin tsaro da ake fama da su