Monday, March 17
Shadow

Gwamna Ademola Adeleke ya kada kuri’arsa a zaben kananan hukumomin jihar Osu

Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya kada kuri’arsa a zaben kananan hukumomin dake gudana a jiharsa ta Osun a yau Asabar.

Karanta Wannan  Mun gano cewa El-Rufai na kokarin Tadewa Tinubu kafa ya hanashi zarcewa a 2027, saidai abin da ke mana dadi 'yan Arewa basu tare ashi>>APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *