Friday, December 5
Shadow

Gwamna Ademola Adeleke ya kada kuri’arsa a zaben kananan hukumomin jihar Osu

Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya kada kuri’arsa a zaben kananan hukumomin dake gudana a jiharsa ta Osun a yau Asabar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Na bar Shirka da Kafurcin Dariqa, daga yau na fita daga Dariqa>>Inji Abu Hanifa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *