Friday, December 5
Shadow

ALLAH SARKI: Aishat Aliyu Mamancy Ta Bar Wasiyya Cewa “Ina Roko Duk Ranar Da Labarin Mutuwata Ya Riske Ku, Don Allah Ku Roka Min Rahamar Ubangiji”

Aishat Aliyu Mamancy Ta Bar Wasiyya Cewa “Ina Roko Duk Ranar Da Labarin Mutuwata Ya Riske Ku, Don Allah Ku Roka Min Rahamar Ubangiji”

Yau gashi an wayi gari ta rasu, inda aka yi jana’izarta a yau Talata a Kano, kamar yadda Rariya ta samu labari.

Allah Ya gafarta mata.

Karanta Wannan  Usman da Umar (AS) zasu iya canja hukuncin da Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yayi kuma hakan yayi daidai>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *