Saturday, June 27
Shadow

Allah Kaine Gatana, Kada ka barni da iyawa ta>>Inji Mawaki Naira Marley

Shahararren mawakin kudancin Najeriya, Naira Marley ya yi Addu’a inda ya nemi Allah kada ya barshi da iyawarsa.

Tun cikin watan Azumin da ya gabatane dai aka fara ganin canji a halayyar Naira Marley inda ya koma wallafa fadakarwa a shafinsa na sada zumunta.

A wannan karin ya roki Allah ya zama gatansa inda ya kara da cewa, Kada Allah ya barshi da iyawarsa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wallahi 'yan Tiktok ko ba zaku iya kama gida a Abuja ba, ko Kaduna ce ku je ku maqale, dan Kano ba wajan zamanku bane>>Gfresh Al-amin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *