Tuesday, April 7
Shadow

Allah Kaine Gatana, Kada ka barni da iyawa ta>>Inji Mawaki Naira Marley

Shahararren mawakin kudancin Najeriya, Naira Marley ya yi Addu’a inda ya nemi Allah kada ya barshi da iyawarsa.

Tun cikin watan Azumin da ya gabatane dai aka fara ganin canji a halayyar Naira Marley inda ya koma wallafa fadakarwa a shafinsa na sada zumunta.

A wannan karin ya roki Allah ya zama gatansa inda ya kara da cewa, Kada Allah ya barshi da iyawarsa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Rashida Mai Sa'a ta jawo cece-kuce bayan data kawo wani Kwado wanda tace na matan aure ne da mazansu ke bin mata a waje, tace kwadon yana hana Zarmalulun Namiji tashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *