Friday, December 5
Shadow

‘Yan Najeriya na fama da wahala da Talauci sai mun tashi tsaye>>Akpabio ya gayawa Sauran Abokan aikinsa Sanatoci

Kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio ya jawo hankalin abokan aikinsa Sanatoci kan cewa ‘yan Najeriya na cikin Wahala.

Ya bayyana hakane a cikin jawabinsa na farko bayan komawar majalisar hutun da ta yi.

Yace abinda ya kamata su mayar da hankali akai shine baiwa maganar tsaro, Inganta rayuwar mutane, da bangaren Makamashi.

Yace ya kamata su taimakawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu wajan kawar da matsalar da wahalar da ‘yan Najeriya suke ciki.

r

Karanta Wannan  DA DUMI DUMI: Rahotanni Sun tabbatar da cewa Ganduje ya shiga ɗimuwa yakasa zaune yakasa tsaye Bisa jin cewar Kwankwaso Zai shiga cikin jam'iyyar Apc, An shiga fargaba a APC kan batun dawowar Kwankwaso jam'iyyar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *