Sunday, August 30
Shadow

Gwamnin ban tausai:Ji yanda mutane suka nutse a ruwa yayin da suka shiga kwale-kwale dan tserewa harin ‘yan Bin-di-ga a jihar Naina

Mutane aun nutse a ruwa yayin da suka shiga jirgin ruwa dan tserewa harin ‘yan Bindiga a garin Gurmana dake karamar hukumar Shirori jihar Naija.

Yawanci idan maharan suka kai hari, mutane kan tsere zuwa wani tsibiri har sai kura ta lafa kamin su koma gidajensu.

Mutanen daai sun tserene ranar Laraba.

Saidai ranar Alhamis, yayin da suke dawowa daga kan tsibirin da suka samu mafaka, mutane 4 sun mutu, bayan da jirgin ruwan da suke ciki yayi hadari.

Karanta Wannan  A karshe dai: Tauraruwar fina-finan Hausa, Hassana Muhammad wadda mahaifiyarta ta fito ta yi magana akan ba da izininta ta shiga fim ba ta fito tace ta daina fim

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *