Tuesday, January 21
Shadow

Sace karafan titin jirgin kasa ya haddasa hadarin jirgin kasan dake jigila tsakanin Kaduna zuwa Abuja

Hukumar kula da jiragen kasa ta Najeriya, NRC ta bayyana cewa an samu hadarin jirgin kasan dalilin satar karafan dake rike titin jirgin.

Hakan ya haddasa aka dakatar da jigilar jirgin ranar Alhamis na dan wani lokaci dan cire jirgin da ya samu matsalar.

Saidai me magana da yawun hukumar, Yakub Mahmood ya bayyana cewa duk wanda ya riga ya sayi tikitin jirgin, zai iya amfani dashi har nan da zuwa sati biyu masu zuwa.

Karanta Wannan  Wannan shine makahon da ya yi takarar izu 60 da tafseeri, tajweedi, shadibiyya da kuma rubutu. Kuma cikin ikon Allah danja daya ya tashi da shi.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *