Friday, December 5
Shadow

Duk da tsadar rayuwar da ake ciki, Tattalin arzikin Najeriya ya samu Tagomashi>>Inji Bankin Duniya

Bankin Duniya yace tattalin arzikin Najeriya ya samu habaka sosai wadda rabon da aka irin ta tun shekaru 10 da suka gabata

Wakilin Bankin a Najeriya, Alex Sienaert ne ya bayyana hakan inda yace an samu wannan ci gaba ne a karshen shekarar 2024.

Yace kuma a shekarar 2025, tattalin arzikin na kara habaka.

Saidai yayi gargadin cewa tsadar Rayuwa har yanzu na zama babbar barazana ga Najeriya.

Karanta Wannan  Ya Zama Wajibi Ga Ƴan Nijeriya Mu Tashi Tsaye Wajen Ganin An Kawar Da Gwamnatin APC 2027 A Kowane Matakai, Saboda Mawuyacin Halin Da Ta Jefa Mu, Ta Hanyar Haɗaka Da Muke Shirin Kafawa Nan Gaba Kaɗan, Cewar Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina, Dakta Mustapha Inuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *