Friday, February 13
Shadow

‘Yar Najeriya ta kash-she kanta bayan da ta yi lalata da kare kuma aka yi hira da ita akan lamarin kuma bidiyon ya yadu, daga baya ta shiga damuwa sosai ta je ta kash-she kanta, Kalli Bidiyon anan

Wata ‘yar Najeriya data yi lalata da kare kuma aka yi hira da ita, hirar ta yadu sosai, ta shiga damuwa ta kashe kanta.

Matar me suna Kemi ta bayyana cewa wasu danginta ne suka fara yin lalata da ita a rayuwa wanda hakan ya jefata cikin matsananciyar damuwa.

Tace wasu lokutan takan yi amfani da karnuka dan ta gamsu ta bangaren jima’i.

Matar dai a sakon data bari na karshe kamin ta kashe kanta, tace ta yafewa mahaifiyarta duk da yake ta kasa bata tarbiyyar data kamata.

Karanta Wannan  Hotuna: Mahajji Daga Jigawa Ya Maida Makudan Dalolin Kasar Amurka Da Kuma Riyal Na Kasar Saudiyya Da Ya Tsinta A Makka Ga Mai Shi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *