Sunday, June 28
Shadow

Adam A. Zango ya saki Sautin Murya kan halin da yake ciki bayan hàdàrìn mota, Bidiyon ya bayyana inda aka ganshi kwance

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya saki sautin murya da ta yi ta yawo a kafafen sada zumunta inda aka jishi yana cewa jikinshi da sauki.

Hakanan an ga Bidiyon Adam A. Zango Kwance a gadon Asibiti, kanshi daure da bandeji kafarsa ma haka.

https://www.tiktok.com/@abduljarumi0/video/7514078573133630776?_t=ZM-8x5YKryIpaa&_r=1

Wani rahoto yace Ali Nuhu ne ya dauki nauyin yi masa magani.

Da yawan ‘yan Kannywood na ta saka sakon jaje a gareshi.

https://www.facebook.com/share/r/1Bp9MZfziD

Muna fatan Allah ya kareshi da Lafiya.

Karanta Wannan  Har yanzu muna nan kan Bakanmu cewa, Tinubu ya sabawa doka dakatarwar da yawa Gwamnan jihar Rivers kuma muna kiran ya dawo dashi>>Kungiyar Lauyiyi ta Najeriya, NBA

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *