Thursday, February 5
Shadow

Da Duminsa: Ana sa Ran cikin darennan kasar Ìràn zata yi gwajin makamin Nòkìlìyà

Rahotanni daga kafafe da yawa sun ce ana tsammanin kasar Iran zata yi gwajin makamin Nokiliya a cikin darennan.

Saidai Iran din bata bayyana hakan a hukumance ba.

Idan Iran ta yi gwajin makamin Nokiliya din, to lallai ya tabbata ta mallakeshi kuma za’a kiyayeta.

Watakila hakan ya kawo karshen yakin dan gudun kada ta jefawa kasar Israyla.

Iran dai ta ki yadda Ayi sulhu dan ta daina shirin mallakar makamin kare dangi.

Karanta Wannan  !Da Duminsa: Kamfanin mai na kasa, NNPCL ya rage farashin man fetur dinsa daga Naira N835 zuwa Naira N815 akan kowace Lita

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *