Friday, December 5
Shadow

Kasar Iran tace yau ma zata sake kai hari

Ku yi shiga tasharmu ta WhatsApp inda muke wallafa labarai da Dumi-Duminsu: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g

Kasar Iran tace a yau ma zata sake kaiwa kasar Israyla harin da ba’a taba kai irinshi ba a tarihin Duniya.

Ta bayyana sunayen wasu manyan mutanen kasar Israyla da ta ce sai ta kaisu lahira kamin ta dakata.

Itama dai kasar Israyla wadda itace ta fara kai hare-haren, ta kashewa Iran manyan janarorin sojoji da kuma masana ilimin kimiyyar Nòkìlìyà.

Rahoton BBChausa yace jimullar mutanen da Israyla ta kashe a Iran sun haura 70 inda wasu sama da 300 kuma suka jikkata.

Karanta Wannan  Kiran mutane su tashi tsaye su kare kansu bashine mafita ba ga matsalar tsaro>>Bulama Bukarti ya mayarwa da T.Y Danjuma Martani bayan da yace mutane su tashi tsaye su kare kansu Gwamnati ba zata iya ba ita kadai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *