Friday, December 5
Shadow

Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya sakawa sabuwar gadar sama da ya gina sunan Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya sakawa sabuwar gadar sama da ya gina sunan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Sule ya bayyana hakane yayin bude gadar a ranar Laraba.

Yace tsarin Gwamnatin Tinubu ne ya karfafa masa gwiwar aikata wannan aiki inda yace kuma an yi wadannan ayyukane ba tare da cin bashi ba.

Karanta Wannan  Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf yace cikin yaran da gwamnatin Tinubu ta kai kotu jiya akwai 'yan Kano kuma zai dawo dasu gida

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *