Saturday, August 8
Shadow

Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya sakawa sabuwar gadar sama da ya gina sunan Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya sakawa sabuwar gadar sama da ya gina sunan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Sule ya bayyana hakane yayin bude gadar a ranar Laraba.

Yace tsarin Gwamnatin Tinubu ne ya karfafa masa gwiwar aikata wannan aiki inda yace kuma an yi wadannan ayyukane ba tare da cin bashi ba.

Karanta Wannan  Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un: Kalli Bidiyon yanda Rahama Sa'idu ta yi Khadari wanda tace ya girgizata sosai, Shahararriyar Motarta, GLK ta lalace

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *