Wednesday, April 8
Shadow

Da gaske Sarki Sanusi II ne zai yiwa Mariya Aminu Dantata sallar Gawa? Ji bayani dalla-dalla

Rahotanni nata yawo a kafafen sada zumunta inda ake yada cewa, sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ne zai yiwa gawar Marigayi Aminu Dantata Sallah a birnin Madina.

Hakan na zuwane yayin da rahotanni ke cewa, Sarki Aminu Ado Bayero ma yace Santata ya bar masa wasiyyar cewa shine zai masa sallah.

A yanzu dai gawar marigayi Aminu Dantata ta isa Birnin Madina kuma ana jiran mahukunta birnin ne su bayyana lokacin da za’a masa sallah.

A hukumance, ba’a sanar da wanene zaiwa gawar Marigayi Aminu Dantata Sallah ba.

Karanta Wannan  Dalibai Kiristoci na Jami'o'in Federal University Kashere, Gombe da BUK Kano sun koka da cewa akwai masallatai da yawa a wadannan jami'o'in amma an hanasu gina coci ko guda daya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *