Friday, June 26
Shadow

Wike ya kwacewa Jami’ar Abuja Filaye

Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya kwacewa jami’ar Abuja Filaye da suka kai Hecta 7000 inda ya barsu da hecta 4000

Rahoton yace ba’a bi doka ba wajan kwace filayen.

Wike ya zargi jami’ar da mallakar filayen ba bisa doka ba.

Wike yace filayen da aka kwace daga hannun jami’ar za’a yi amfani dasu ne wajan gina abubuwan ci gaba a Abujan.

Karanta Wannan  Ba dan Tinubu ya ci zabe ba da Najeriya ta rushe>>Inji Nuhu Ribadu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *