Friday, December 5
Shadow

Wike ya kwacewa Jami’ar Abuja Filaye

Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya kwacewa jami’ar Abuja Filaye da suka kai Hecta 7000 inda ya barsu da hecta 4000

Rahoton yace ba’a bi doka ba wajan kwace filayen.

Wike ya zargi jami’ar da mallakar filayen ba bisa doka ba.

Wike yace filayen da aka kwace daga hannun jami’ar za’a yi amfani dasu ne wajan gina abubuwan ci gaba a Abujan.

Karanta Wannan  Hoto: Dan Damfarar yanar gizo ya lalata kwamfutarsa bayan shafe shekaru ba tare da samun ko sisi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *